Kannywood

Hadiza Gabon tayi martani mai zafi akan wannan video

Advertisment

Fitacciyar jarumar masana’antar kannywood hadiza Aliyu Gabon tayi martani akan wani bidiyon gala da ake yawo da shi a shafukan sada zumunta.

Wanda a jikin bidiyon anka rubuta acilasu hadiza gabon wanda mai kama da ita ce amma ba ita bace.

Ga bidiyin nan kasa.

 

Advertisment
View this post on Instagram

 

A post shared by Adam Yasmeen (@realgudgirl)

Jarumar tayi wannan martanin a shafin sada zumunta inda tayi rubutu kamar haka:.

Ni fa bana gala wannan video da ake yawo da a social media bani bace,dan Allah ku bar ni na ji da dayan karyan na ci kudin wani in nagama sai ku kawo wani karyan”.

Wanda tayi rubutu a kasar hoton da tayi rubutu cewa “Tunda dole kunyi sharrin to ku bari nagama da 1 mana.

Hausaloaded ta tattaro martanin mutane da sunkayi mata a kasan rubutun ta.

@sani_candy yana cewa

 Allah sarki my g barsu da Wanda yayi su yayi ki Wanda baya bacci

@ummabamalli

Duk alamu ne na nasara…Kuma mara hankali ne kawai zega wannan vedio ya yarda kece..rabu dasu Allah na tareda ke

@aishatulhumaira

@adizatou in zakici Kudin Ma Ai 300k yayi kadan
Mutane wasu kamar dusa ce a cikin kansu Wlh
Ki share su kawai Duk Wanda Yace kece kawai ya dauka a hakan

@sayada_sadeeya_haruna

Idan social media ne komai ma zakiji just forget about them and move on with ur life nagaba yayi gaba

@mufeeda_rasheed1

Subhanallahi wlh nima anna ta turo min 

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button