Labarai

Ko Za’a Kashe Kowa A Arewa Wallahi Bazan Daina Son Buhari Ba ~ Inji Wani Masoyin Buhari

Advertisment

wani masoyin shugaban ƙasa muhammadu Buhari. Mai suna sani Auwal sani Daura ya bayyana cewa ko kungiyar Boko Haram zasu kashe gaba ɗayan mutanen Arewa hakan bazai daina son shugaban ƙasa Muhammadu Buhari.
Auwal din a hirar da mukayi dashi ya bayyana mana cewa soyayyar Buhari ta fiye masa rayuwar mutanen Arewa amfani gaba ɗaya.dokin karfe na Wallafa wannan labarin.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button