Arewa
- Labarai
Sheikh Murtala Assada sokoto Yayi tonon silili akan kisan sarkin Gobir (bidiyo)
Sheikh Murtala Assada sokoto a yau da yayi karatu ya bude aiki kan wautar da hankalin mutane da ankayi akan…
Read More » - Labarai
Ya kamata Arewa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027 – Shehu Sani
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya magantu kan sake tsayawar takarar shugaban kasa Bola Tinubu…
Read More » - Labarai
Anzo inda ba’a so : Bidiyon Yan sanda sun cafke yaro dan shekara 13 yana baiwa yan bindiga bayyanan sirri
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina karkashin jagorancin CP Aliyu Abubakar Musa Psc, ta kama wani yaro (Al’majiri) ɗan shekara 13…
Read More » - Labarai
Farashin shinkafar Hausa ya fara karyewa a wasu kasuwannin Nijeriya
Buhun masara ya fi tsada a kasuwar Mile 12 International Market jihar Legos da ke kudancin Najeriya, ana sayar da…
Read More » - Labarai
Mugu bai da kama : An cafke wata mata da alburusai za ta kai wa yan ‘yan bindiga a katsina
An kama wata mata a motar KTSTA da alburusai za ta kai ma ‘yan bindiga a jihar Katsina Jami’an tsaro…
Read More » - Labarai
Kotu ta bada umurni yan sanda su fitar da sarki Aminu Kano, da kiran kansa sarkin kano
Babbar kotun jihar kano ta umarci sarkin Kano na 15, Mai martaba Aminu Ado bayero da ya daina kira ko…
Read More » - Labarai
Khalifa Aminu ya bayyana yadda na’urar da ya kirkira zata taimaka makaho yayi tafiya babu dan jagora
Engr Khalifa Aminu Matashin yaro dan asalin jihar kano wanda munka kawo muku rahoton sa cikin hotuna a yau munzo…
Read More » - Labarai
Wani matashi ya ƙirkiri na’urar da makahon da baya gani, zai iya tafiya bada dan jagora ba
Wani matashin yaro mai suna khalifa aminu dan jihar kano ya kirkiri na’urar da zata taimawa makaho dari bisa dari…
Read More » - Labarai
Kaduna: Ɗaliban mu 287 ƴan bindiga su ka sace a kuriga — inji Wani Malami
Wani malamin makarantar firamare da sakandare su kusan da ke ƙauyen Kuriga a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna ya…
Read More » - Labarai
Sheikh Pantami ya gwangwaje dalibar da ta lashe gasar musabaƙa da kyautar mota da tallafin karatu
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami ya gwangwaje dalibar da ta yi nasara a gasar musabaka ta duniya da…
Read More »