LabaraiOpportunity

Yadda Zaku Nemi Tallafin Kasuwanci Tare da Lashe Gasar 1.4Million daga JustRite Nigeria

Advertisment

 

Shugaban kungiyar JustRite Nigeria wato Ayodele Aderinwale Yana kira ga matasa ‘yan kasuwa da su nemi shiga Gasar Tallafin Kasuwanci ta JustRite Lodestar, Wanda Zasu iya samun damar lashe kyauta har ta Naira miliyan 1.5 zuwa kasa.

Abubuwan da Za a samu a wannan shirin:

  • Na daya: Naira miliyan 1
  • Na biyu: N750,000

Sannan Za a samu damar koyan abubuwan da suka danganci dabarun kasuwanci

Wadanda Suka Cancanshi Shiga Shirin

  • Matasa yan kasuwa
  • Daga dan Shekara 20 zuwa 35
  • Sannan ya kasance Kasuwancinka yana da Register
  • Duk wanda yake da niyyar habbaka kasuwancin sa shi zai cika shirin

Shiga Link din dake kasa don cikawa

Apply here

Ranar Rufewa: June 4 2022

Advertisment

Via Hikima tv

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button