Labarai

Dan Nijeriya Ya Lashe Gasar Cin Abinci Mai Mugun Yaji A Kasar Chana

Advertisment
Daga Mainasara Nasarawa Funtua
Wannan gasa mutane daga kasashe biyar ne suka shiga domin gwada sa’arsu ta cinye wani dandakakken nama mai dankaren yajin barkono.
Sai dai kuma dukkan wadanda suka shiga gasar sun gaza cinye abincin yayin da shi dan Nijeriya ya cinye ya kuma sude kwanon. 
An karrama dan Nijeriyar da ya ci gasar da lambar yabo.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button