Kannywood

Darakta Falalu Dorayi Yayi Martani Kan Abinda Dr Gummi keyi akan Yan Ta’adda

A yau ranar juma’a falalu dorayi yayi kalamai masu dadi da yabon gwarzon malamin nan Dr Ahmad Gummi akan yan ta’adda ya wallafa hakan a shafinsa na sada zumunta.
Malam Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi.
Yana namijin kokari akan sha’anin tsaro a yanki arewa.
Duk mai bin kafar zamani, zai yadda yake shiga tsakanin fulani yana basu kwarin gwiwa akan yadda Addini musulunci yace a yi zamantakewa. Tare da tsawatar da wasu matasa akan yinkurin da suke na shiga sawun masu laifi.
Wannan kiran bude ido ne ga mahukunta, Yan siyasa, malamai da sarakuna da masu unguwa.
Bin irin turbar da ya samar, taimako ne garemu arewa.
Tabbas ina da yakenin in za’a bi ta sau da kafa kamar yadda ya fara.
In shaa Allah za’a magance 80% na rashin tsaro, ba tare da zubar da jini ba.
Nayi Imani babu abin da nasihar magabata ta bari.
Allah ya saka masa da alkairi.
Ya kara haske da albarka a cikin rayuwar sa. Ya kare shi. Amin.
Juma@tMbrak #brothers & #sisters
#falaludorayi
#falaluaforayi.”

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

  1. Pls my brother and sisters in lslam., we have to wake up to contribute the quoter about the issues of banditry that disturbing peace in the northern region, And let me tell you that most often they don’t understand the Islamic right.if you study the problem right from the beginning you discover that are the work of illiteracy.,

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button