Labarai
Sautin Murya : Endsars! yan Nigeria su cire kabilancin Yare Da siyasa Domin Daidaita tafiyar kasar nan ~ Attahiru Bafarawa
Advertisment
Sautin Murya : Endsars! yan Nigeria su cire kabilanci Yare Da siyasa Domin Daidai ta tafiyar kasa ~ Attahiru Bafarawa
EndSars: Jigo a jam`iyyar PDP Alhaji Attahiru Bafarawa, ya ce akwai buƙatar ƴan Najeriya su manta da bambance-bambancen da ke tsakaninsu domin daidaita tafiyar ƙasar.
Wannan wata hira ce da ankayi da Attahiru Bafarawa yayi da bbchausa domin rikicin da ake yi a halin yanzu wanda bafarawa ya tofa albarkacin bakinsu sa.
Ga sautin Murya nan ku saurara.
EndSars: Jigo a jam`iyyar PDP Alhaji Attahiru Bafarawa, ya ce akwai buƙatar ƴan Najeriya su manta da bambance-bambancen da ke tsakaninsu domin daidaita tafiyar ƙasar. pic.twitter.com/rVRsgn799N
— BBC News Hausa (@bbchausa) October 22, 2020
![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)




![[Bidiyo] Ran Sheikh Bello Yabo Ya Ɓace Ya Roki Allah Yasa baiwa Yan Bindiga Dama su Kame su](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2022/07/maxresdefault.jpg?resize=390%2C220&ssl=1)