Labarai

YANZU-YANZU: An Mikawa Gwamna Elrufai Sunan Mutane Da Za A Zabi Sabon Sarkin Zazzau A Cikinsu

Advertisment

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i a halin yanzu yana ganawar sirri da masu zaban sarki na Masarautar Zazzau bayan sun gabatar masa da sunayen mutane uku.

Sunayen mutane ukun sun hada da Mannir Jafaru ( Yariman Zazzau), Alhaji Bashir Aminu (Iyan Zazzau) da Aminu Shehu idriss (Turakin Zazzau).

Majiyarmu ta ruwaito cewa akwai yiwuwar ba za a tashi zaman ba tare da an naɗa Sarkin Zazzau ba.

Advertisment

Wa kuke yi wa fatan nasara?

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button