Labarai
YANZU-YANZU: An Mikawa Gwamna Elrufai Sunan Mutane Da Za A Zabi Sabon Sarkin Zazzau A Cikinsu
Advertisment
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i a halin yanzu yana ganawar sirri da masu zaban sarki na Masarautar Zazzau bayan sun gabatar masa da sunayen mutane uku.
Sunayen mutane ukun sun hada da Mannir Jafaru ( Yariman Zazzau), Alhaji Bashir Aminu (Iyan Zazzau) da Aminu Shehu idriss (Turakin Zazzau).
Majiyarmu ta ruwaito cewa akwai yiwuwar ba za a tashi zaman ba tare da an naɗa Sarkin Zazzau ba.
Wa kuke yi wa fatan nasara?
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)




