Kannywood

Masha Allah ! Mansurah Isah Wajen Baiwa Mabukata Abinci (Kalli Hotuna)

Advertisment

Tsohuwar Jarumar Finafinan Hausa, Matar Sani Musa Danja, wato Mansura Isah, kenan ta ke rabawa mabukata abincin Azumi a yammacin yau Lahadi.

Mansura, ita ma tana cikin jerin matan soshiyal Midiya da ke nemawa marasa lafiya da gajiyayyu taimako a duk lokacin da bukatar hakan ta taso.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button