Labarai
Tsadar rayuwa matsala ce ta duniya ba Najeriya kaɗai ba – Wamakko Sokoto


Advertisment
Tsadar rayuwa matsala ce ta duniya ba Najeriya kaɗai ba – Wamako
Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata a Najeriya, Aliyu Magatakarda Wamakko ya fadi manyan abubuwan da zai iya tunawa a shekaru 25 na mulkin dimokuradiyya a Najeriya.
Ya kuma bayyana matsayarsa kan irin rawar da Tinubu ya taka a shekara guda na mulkinsa.
Sanata Wamako ya kuma zayyano wasu matakan da za a ɗauka don kawo wa ‘yan Najeriya sauƙin matsin rayuwar da ake fuskanta.
Ga bidiyon nan ku saurara da BBC Hausa nayi fira da shi.
![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)






