AddiniLabarai

Nigeria Taci Gasar karatun Alkur’ani Na Nahiyar Afrika baki daya

Advertisment

Nigeria Taci Gasar karatun Alkur'ani Na Nahiyar Afrika baki dayaMasha Allah, Alhmadulillahi munji dadin cin wannan gasar saboda mu musulmai abin alfahiri ne garemu baki daya.
Wanda an fitar da nigeria a gasar kwallo wanda munka danyi bakin ciki amma dai bakomai an nuna muna kabilanci a ciki.
Sai gashi kwatsam Allah ya bamu abinda yafi wanda shafin arewa writes na tattaro bayyanai kamar haka.

“A Lokacin Da Nijeriya Ta Faɗi A Gasar Kwallo, Allah Ya Ba Ta Ma Fi Alheri

A Gasar karatun Alkur’ani na Afrika gabadaya rukunin izhu 60, Halima Abdullahi daga Jihar
Zamfara ce ta lashe Gasar a matsayin na ɗaya a Gasar Karatun Alkur’ani Mai Girma na Afrika.”

Advertisment
Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button