Labarai
[Bidiyo] hirar manema Labarai Da Tanko makashin Hanifa Turanci Da Hausa
Advertisment
![[Bidiyo] hirar manema Labarai Da Tanko makashin Hanifa Turanci Da Hausa [Bidiyo] hirar manema Labarai Da Tanko makashin Hanifa Turanci Da Hausa](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2022/01/PicsArt_01-22-08.00.15.png?resize=350%2C197&ssl=1)
![[Bidiyo] hirar manema Labarai Da Tanko makashin Hanifa Turanci Da Hausa [Bidiyo] hirar manema Labarai Da Tanko makashin Hanifa Turanci Da Hausa](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2022/01/PicsArt_01-22-08.00.15.png?resize=350%2C197&ssl=1)
Inda kuma ya fadi cewa yayi nadamar kashe yarinyar da yayi wanda har ta dauki tsawon kwana biyar da iyalinsa amma yacewa matarsa diyar wata malamarsu ce zatayi tafiya shiyasa ya kawota a gidansa.
Abdullahi tanko dai ya fadi tabbas yayi nadamar abinda ya aikata tare da rusa iyalinsa da kuma shi kansa da yarinyar, da wadanda ya sanya a cikin wannan iftila’i.
Ga cikakken bayyani nan a cikin video sai ku saurara.


