Subhanilillahi !!! Tsinanniya Fakhariyya Hashim Ta Soki Martaban Manzon Allah Annabi Muhammad (SAW)
Jama’ar Musulmi ya tabbata gaskiya cewa Fakhariyya Hashim tace bai kamata a kashe wanda ya zagi Manzon Allah (SAW) ba, kamar yadda ta wallafa a sahihin shafinta na Twitter
Tsinanniyar matar tace kashe masu zagin Annabi Muhammad (SAW) wai take hakkin bil’adama ne a gurinta
Don haka tana kira ga gwamnatin tarayya da tayi gaggawa dakatar da hukuncin kisa da aka yanke ma wannan zindiki da ya zagi Manzon Allah
Wato kai tsaye wannan tsinanniyar mata da Musulunci take fada, ban yadda Musulma bace, Musulunci kawai suke yaka, idan kun fahimta akwai matsaloli masu tarin yawa na take hakkin bil’adama amma basa magana a kai
Jama’ar Musulmi don girman Allah duk wanda ya samu damar yin addu’ah to ya sanya wannan matar a ciki, Musulunci bai bukatar tubanta domin da niyya tayi
Yaa Allah Ka tsine ma wannan mata albarka, Ya Allah Ka jarrabeta da cutar faduwar gaba da karkarwa da hauka, Allah Ka hanata sukuni, dukkan tsautsayi da bala’i Allah Ka hadata dashi Ka kasksntar da ita Yaa Allah


![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)





