Addini

Saurari tattaunawar da ankayi ta waya tsakanin prof Maqari da Wani malamin Addini

Advertisment

Tattaunawa ta waya da wani Malami Jagoran Addini a Kano a 17 – April – 2020
(An cire Muryar Malamin Koda yake bai fadi wata magana mummuna ba, kuma an nemi Izininsa kafin yada wannan tattaunawar)
Ga sautin Murya nan ku saurara wanda prof Ibrahim Maqari ya wallafa a shafinsa.

Wannan kuma shine sakon zuwa ga attahirin kano.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button