Labarai
Tsalelliyar Budurwa Ta Koka Kan Rashin Aure,Ta Nuna wallahi Gaji Da zama haka A twitter


Advertisment
Wata tsalelliyar budurwa mai suna khadijat a shafin sada zumunta na twitter wanda ta koka da irin wannan zama da take ita kadai.
Wanda ta nuna cewa ita shine addu’arki a kullum a cikin wannan watan Ramadan,tana neman a taya da addu’a.



Ga abinda dai ta wallafa a shafinta na sada zumunta.
“Ya Allah ka aurar dani a 2021 kar naje 2022, wallahi nagaji haka. Wannan addu’a kullum nake a Ramadan din nan”
Ya Allah ka aurar dani a 2021 kar naje 2022, wallahi nagaji haka. Wannan addu’a kullum nake a Ramadan din nan???.
— khadeejat❤? (@Khadeejat_ibrah) May 9, 2021
Wanda nan take mutane nan take sunka fara tofa albarkacin bakinsu wanda zaku iya shiga wannan link nata domin gwada sa’arka ko tofa albarkacin bakinka.
![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)





Ko ce ina son ta