Addini

Bidiyo: Gaskiya Yakamata Buhari Yaji Wannan. Malamai Sun Fara Fusata Suma Sakon Manoma 110 Da Anka kashe

Advertisment

Kushiga Ku Kalli Zazzafan Martanin Malamai Kan Kisan Da Aka Dade Anayi A Arewa.
Tun A Jiya Asabar Bayan bayyanar Labarin Alumma Suke Ta Bayyana Alhinin su Da Kokawa kan Kisan Ta’addanci Da Rashin Imani Kan Taalakawan Da Basuji Ba Basu Gani Ba. Wanda Ko Ina Kaduba A Kafafan Sada Zumunta Alhinin Abun Mutane Suketa Tattaunawa Akai.
https://youtu.be/9vf_GyWvjQw

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button