Kannywood

Bidiyon Zigidir : Karanta martani Mai zafi Da Nafisa Abdullahi Tayiwa wanda Yace ‘Shegiya miyasa Baki saki Videon Tsiraici Ba?

Advertisment

Wannan wani martani ne da wani yayi Nafisa Abdullahi wanda akan bidiyon Tsiraici da anka fallasa na maryam booth.

Wanda shine itace itama idan taja iska zata fitar da nata.

Shine wani a shafin twitter yake cewa nafisa Abdullahi :-

“Shegiya kince zaki yi videon Tsiraici miyasa bakiyi ba ? Matsoraciya kawai.”

Advertisment

Shine ita kuma ta mayar masa da martani kamar haka:-

“Dan uwanka zaka mutu da kwadayin kai kutee”.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button