Labarai

sautin murya Ashariyar da Bello Yabo yayiwa kishiyar yar’sa ya janyo cece kuce

Advertisment

Wani labari dake zuwa mana na cewa bello yabo ya kundumawa kishiyar yar’ sa ya saka mutane suna cece kuce akai.
Zakuji irin yadda malam yayi ashariya sosai kan lafuzan da anka fadi akan diyar sa da abun yayi tsauri sosai.
Bello yabo dai shahararren malami ne wanda ke zaune a garin sokoto da bazata taba yimasa abu yayi shiru ba kowa yasan da wannan.
Ayi saurare lafiya.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button