Labarai

Amarci ko ajali : ‘Yan sanda sun kama Angon da ya yi wa Amaryarsa sanadin mutuwa

Advertisment

Rundunar ‘yan sanda a jihar Legas ta ce ta kama wani Ango dan shekara 30, mai suna

Motunrayo Olaniyi, bisa zarginsa da daba wa matarsa mai suna Olajumoke ‘yar shekara 25 wuka har lahira.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Benjamin Hundeyin, ya tabbatar da faruwar lamarin ga Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ranar Asabar a Legas.

Ya ce lamarin ya faru ne a ranar Juma’a da misalin karfe 1:00 na rana a Amazing Grace Estate, Elepe, a yankin Ikorodu na jihar.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button