Addini

(Bidiyo)Wallahi duk mai imani zai tausayawa Adel Alkabani tsohon limamin Harami jawabin Dr Ahmad Bamba

Advertisment

As-sheikh Dr Ahmad bamba Rahimahullah yayi jawabin akan wannan bawan Allah ash sheikh adel alkabani.

wanda yayi limanci a masallacin harami inda idan kaji kirarsa wallahi zaka ji dadinta irin yadda Allah ya bashi murna mai kyau wajen rare karatun Alkur’ani mai girma.

Wanda yau da gobe har anka cireshi daga limaninci masallacin harami

Margayi Dr Ahmad Buk yayi bayyani wanda tabbas akwai abin tausayi sosai akan wannan bawan Allah ga bidiyon nan kasa ku saurara.

Advertisment

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button