

Advertisment
Shugaban ‘Yan ci-da addini a Najeriya ga ba daya shine Shugaba Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima da ministocinsa da gwamnonin, ba malami ba.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriyar, ya mayar da martani ne ga wadanda ke zargin malamai da yin amfani da addini wajen azurta kawunansu, abin da galibi a yanzu ake cewa su ne suka jefa talakawa cikin wajalhalu, saboda tsare-tsaren da gwamnati mai ci ke kawowa.
Babban malamin addinin musulunci a Najeriya ya mayar da martani ga mutanen da ke zargin malamai suna ci-da addini wajen azurta kawunansu a Najeriya.
Saurari bidiyon nan.
![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)






