LabaraiUncategorized

Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya yabawa Minista Pantami Da Ya kai masa Ziyara (Hotuna)

Advertisment

Mai girma ministan sadarwa da tattalin Arzikin Zamani, Sheikh Dakta Isa Ali Pantami ya kai ziyara ga jagoran Darikar Tijjaniyya a Nijeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi a yau jumma’a 11/06/2021, a garin Bauchi.
Yayin ziyarar shehin malamin ya yaba wa minista Pantami, kuma yace a iya sanin shi, shine malami na farko kuma mahaddacin Alqur’ani da ya zama minista a Nijeriya.
Akarshe shehin malamin yayi addu’a ga minista da kuma kasa Nijeriya.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Check Also
Close
Back to top button