Labarai

Za Kuyi Matukar Nadama Idan Har Aka Sauke Pantami ~ Sheikh Ahmed Gumi Ga Yan Najeriya

Advertisment


Fitaccen Malamin Addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya gargadi yan Najeriya akan batanci da kuma kiyayya da wasu suke wa Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Dijital, Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami.
Shehun malamin ya yi wannan gargadi ne a daidai lokacin da wasu ke kiran shugaban kasa akan ya kori ministan saboda abunda suka kira da cewar yana ta’ammuli da kungiyoyin yan ta’adda, kamar yadda shafin Madubi-H ya jiyo.
Wanda duk wannan abubuwan da yake fitowa ya danganta Pantami da ta’adddanci tunda yace dole sai an hada NIN da layin waya wanda kunsan cewa akwai marar gaskiya sosai masu aiki da layukan waya.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button