Labarai

Innalillahi | Naira Dubu 500 Aka Bamu Mu Yanko Farjin Ta

Advertisment

Rundunar ‘Yan Sanda A Jahar Bauchi Ta Cafke Matasan Da Suka Yankewa Karamar Yarinya Farji
Rundanar ‘yan Sanda a jahar Bauchi ta cafke matasan da ake zargi da yankewa wata karamar yarinya farji kwana biyu da suka wuce.
Matasan Adamu Abdulra’uf da Abdulkadir Wada sun bayyana cewa Naira dubu 500 aka basu su yanko farjinta domin a yi sihiri da shi.
Ubangiji Allah ya mana kariya.
Allah ya bata lafiya.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button