Labarai

Sojojin Najeriya sun ceto shetu bamai sangayama da boko haram na sace tun shekarar 2014

Advertisment

Dangin Shetu Bamai Sangayama (wacce ke jikin hoton da ake kasa) sun gano ta bayan da Dakarun Sojojin Najeriya suka ceto ta daga maɓoyar yan boko Haram a Bama dake jihar Borno.

Yan ta’addan sun sace ta tun watan Satumba a shekarar 2014 tare da ya’yan ta 4, mata 3 da namiji ɗaya.

Hoto na farko an dauke shi ne jiya yayin da dakarun sojin Najeriya suka ceto ta daga hannun yan ta’adda a Bama.

 

Advertisment
Sojojin Najeriya sun ceto shetu bamai sangayama da boko haram na sace tun shekarar 2014
Yayinda da sojojin na ceto su daga maboyar boko haram Shetu Bamai Sangayama

Hoto na 2 an dauke shi ne kafin Shekara ta 2014 da aka sace ta,

Sojojin Najeriya sun ceto shetu bamai sangayama da boko haram na sace tun shekarar 2014
Kafin a sace ta kenan a shekarar 2014

ragowar hotuna biyu na karshe kuma ƴaƴanta ne.

Sojojin Najeriya sun ceto shetu bamai sangayama da boko haram na sace tun shekarar 2014
‘ya’yan shetu bamai sangayama
Sojojin Najeriya sun ceto shetu bamai sangayama da boko haram na sace tun shekarar 2014
‘ya’yan shetu bamai sangayama

Rahoto: Aliyu Samba.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button