Labarai

Bidiyo: Ku ajiye maganar Buhari yana aiki ko baya aiki, Wannan zanga-zanga Arewa ce ake son lalatawa ~ Jigon APC, Adamu Garba

Jigo a jam’iyyar APC, Adams Garba wanda kuma tsohon dan takarar shugaban kasa ne a jam’iyyar yayi kira ga ‘yan Arewa cewa su ajiye maganar cewa Buhari yana aiki ko baya aiki su hada kai.
 
Yace zanga-zangar da ake ana son ganin bayan gwamnatin shugaban kasar ce kuma Arewace ake mawa so ake a lalata Arewa.
A wani jawabi da yayi ta shafinsa na sada zumunta yace Arewa ta yi hadin kannan da aka santa dashi ta baiwa ‘yan kudu kunya, a ajiyd maganar kabilanci indai kai dan Arewane ka zo a hada kai a yaki wannan matsala.
 
Garba ya bayyana cewa dalili kenan ma da yasa ya shiga kotu akan maganar.
Ga bidiyon nan kasa.

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button