Labarai

Bidiyo : An cinna wuta ga hedikwatar hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa a Legas

Advertisment

An cinna wuta ga hedikwatar hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa da ke Marina a Legas inda ake zargin ‘yan daba da suka fustata ne suka yi hakan.
Babu wani cikakken bayani kan yadda aka cinna wutar ga hukumar ta NPA, amma wani bidiyo da kafar talabijin ta AIT a Najeriya ta wallafa a shafinta na Twitter ya nuna yadda ginin ke ƙonewa.
Ko a safiyar yau sai da aka cinna wuta ga gidan talabijin na TVC da kuma tashar mota ta Oyingbo a jihar ta Legas.
Ga bidiyon nan kasa.
 

Advertisment

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button