Labarai

Indai Buhari Yana Kishin Talaka Da Gaske To Ya Aura Min Ɗanshi Yusuf, Cewar Sadiya Usman Maigoro

Advertisment

Wata matashiya mai suna Sadiya ta kalubalanci shugaba Buhari akan idan har yana son talaka, to ya aura mata ɗanshi Yusuf, matashiyar ta wallafa wannan kalamai a shafin ta na Facebook.

Shafin dokin karfe na wallafa,Tuni kalaman na matashiyar suka sanya jama’a yin caa wajen bada ba’asin su kan kalaman.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button