Addini

Ba’a Ga Watan Sabuwa Shekara Musulunci ba,Gobe Juma’ah ne 1 Ga watan Muharram ~ Sarkin Musulmi

Kamar yadda takarda fitar  sakamakon ganin  wata sunka fitar cewa  jiya basu samu labarin ganin jinjirin watan muharram ba.

20 ga watan augusta shine 30 ga watan Dhul hajji wanda a gobe Juma’ah 21 watan augusta shine daya ga watan Muharram 1442.

Farfesa Sambo Wali Junaidu, Wazirin Sokoto kuma shugaban kwamitin bayar da shawarwari a kan harkokin addini na majalisar Sultan, Sokoto, ya fitar da wata sanarwa.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button