Labarai

Yanzu-Yanzu: Gwamnatin Tarayya Ta Fadi Ranar Da za’a Fara Rubuta Jarabawar Karshe Weac

Advertisment

Za’a rubuta Jarabawar WAEC a 4/8/2020 zuwa 5/9/2020

Kwamitin karta ta kwana na fadar shugaban kasa akan yaki da cutar COVID-19  wato Presidential Task force on COVID-19 (PTF) ce ta bayar da sanarwar a yau litinin 6/7/2020 a lokacin da take bayani ga yan jarida kamar yadda ta saba

Haka kuma hukumar tace Jarabawar NECO da NABTEB zasu biyo bayan kammala Jarabawar WAEC sannan kuma za’a ayyana lokutan Jarabawowin na NECO da NABTEB daga baya

Bayanin hakan dai ya fito ne daga bakin karamin ministan ilimi yau a Abuja

Daga Fassara
Real Sani Twoeffect Yawuri

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button