Labarai

An shigo har ‘Dakinta anyimata yankan Rago bayan ta ‘karbi musulunci A Garin saminaka

Advertisment

Daga Abdulrashid Abdullahi,Kano

Lamarin da yafaru Ajiya A garin saminaka dake yankin ‘karamar huku
mar lere A jahar Kaduna

An shiga har dakin ta an yi mata yankan rago a daren jiya bayan ta karbi musulunci.

Lamarin ya faru ne a garin Saminaka dake karamar hukuman Leren jihar Kaduna.

Rundunar ‘yan sanda ta jahar Kaduna ta tabbatar da afkuwar lamarin
Tace Tana kan gudanar da bincike Akan Kisan gillar da akayiwa baiwar Allah

Muna rokon ‘yan uwa musulmi dasu saka ta a cikin addu’a.

Allah Ya rahama mata dama ‘yan uwa musulmai baki daya da suka riga mu, in kuma tamu tazo Allah Yasa mu cika da imani.An shigo har ‘Dakinta anyimata yankan Rago bayan ta ‘karbi musulunci A Garin saminaka

Daga Abdulrashid Abdullahi,Kano

Lamarin da yafaru Ajiya A garin saminaka dake yankin ‘karamar huku
mar lere A jahar Kaduna

An shiga har dakin ta an yi mata yankan rago a daren jiya bayan ta karbi musulunci.

Lamarin ya faru ne a garin Saminaka dake karamar hukuman Leren jihar Kaduna.

Rundunar ‘yan sanda ta jahar Kaduna ta tabbatar da afkuwar lamarin
Tace Tana kan gudanar da bincike Akan Kisan gillar da akayiwa baiwar Allah

Muna rokon ‘yan uwa musulmi dasu saka ta a cikin addu’a.

Allah Ya rahama mata dama ‘yan uwa musulmai baki daya da suka riga mu, in kuma tamu tazo Allah Yasa mu cika da imani.

Wanda a shafin Facebook mai suna Dokin Karfe ne na wallafa wannan labari.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button