Kannywood

Jaruman Ummee zeezee ta sanya Hotunta Tare Da Mahaifinta Wani Ya kirashi Tsohon Banza Karanta Amsar Da Ta bashi

Advertisment

Wannan wata takadama ce da ta faru a dandalinta inda ta sanya hotunta da mahaifinta shine daya daga Cikin masu bibiyar shafinta na gayamaka magana har da kiran Mahaifinta tsohon banza wanda hakan ne abun baiyi dadi ba ga posting dinda tayi.

Wannan shine hoton da ta daura ga abin da ya faru

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button