Sojojin Najeriya
- Labarai
Dajin Zamfara ya kamata sojoji su mayar da hankalinsu a kai, ba zanga-zangar adawa da yunwa ba – Dr. Bulama Bukarti
Dr Bulama bukarti yayi sharhi sosai akan irin yadda rundunar sojojin na Najeriya suke zuwa kafafen watsa labaran suna magana…
Read More » - Labarai
Sojojin Najeriya sun hallaka ƴan ta’adda 227 tare da kame 529 cikin mako ɗaya
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun kashe Ƴan ta’adda 227 tare da kama wasu 529 yayin wasu samame da…
Read More » - Labarai
Sojojin Najeriya sun kashe ‘ƙasurgumin ɗan fashi’ Junaidu Fasagora
Dakarun sojin Najeriya da aka tura jihar Zamfara domin yaƙar ta’addanci sun kashe shahararren jagoran ƴan bindiga mai suna Junaidu…
Read More » - Labarai
Sojojin Nijeriya na neman Bello Turji, Ado Aliero, Dogo Gide da mutum 94 ruwa-a-jallo
Hedkwatar Tsaron Nijeriya ta sanar da cewa tana neman mutum 97 ruwa-a-jallo kan zarginsu da ta’addanci da tsattsauran ra’ayi da…
Read More » - Labarai
Sojoji sun aika da Kachalla barhazu tare da wasu manyan kwamandojin ƴan ta’adda
Shelkwatar tsaro ta ƙasa ta tabbatar da kashe wasu fitattun kwamandojin ‘yan ta’adda hudu a hare-haren da aka kai ta…
Read More » - Labarai
Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba da gaske take ba wajen yiwa musulmi adalci – Falakin Shinkafi
Falakin Shinkafi, Amb. Yunusa Yusuf Hamza yace bai gamsu da matakan da gwamnatin tarayya ta ce zata dauka don nuna…
Read More » - Labarai
Sojojin Sama Nijeriya sun ragargaje Yellow Yambros a kaduna
Jiragen sojojin saman Najeriya sun yi wa maboyar hatsabibin ɗan bindiga luguden bamabamai a Kaduna Zaratan Sojojin Sama na Najeriya,…
Read More » - Labarai
An jana’izar Mutum sama 90 Bayan Harin Jirgin Sojoji Kan Masu Mauludi a Kaduna
Mutanen da suka tsallake rijiya da baya a harin bom da jirin sojin kasan Najeriya ya kai wa masu taron…
Read More » - Labarai
Muna Bukatar a Gaggauta Bincike akan Harin Bom da Sojoji suka yi wa Masu Maulidi – Kungiyar Agaji
Kungiyar agaji ta munazzamatu fitiyanul Islam reshen babban birnin tarayya Abuja Tayi kira ga gwamnatin tarayya da ta jgaggauta bincike…
Read More » - Labarai
Sojin saman Nijeriya sun musanta sakin bam ga masu Mauludi a Kaduna
A cikin wata sanarwa da safiyar Litinin, sojojin sun ce sa’o’i 24 da suka gabata, ba su kai wani samame…
Read More »