Labarai
APC ta dakatar da shugabar mata ta jam’iyyar a jihar Kaduna Maryam Mai Rusau


Advertisment
An dakatar da Maryam Mai Rusau daga jam’iyyar APC bayan hirarta da DCL Hausa
Maryam Mai Rusau dai ita ce shugabar mata ta jam’iyyar APC a jihar Kaduna.


A cikin hirarta da DCL Hausa, Maryam Sulaiman ta soki lamirin gwamnatin Sanata Uba Sani, bayan aka jiyo Gwamnan na cewa ya gaji tarin basuka daga hannun Malam Nasir El-Rufa’i. Basukan da suka jaza har ba su iya biyan albashi a halin da ake ciki.
![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)



