Labarai

APC ta dakatar da shugabar mata ta jam’iyyar a jihar Kaduna Maryam Mai Rusau

Advertisment

An dakatar da Maryam Mai Rusau daga jam’iyyar APC bayan hirarta da DCL Hausa

Maryam Mai Rusau dai ita ce shugabar mata ta jam’iyyar APC a jihar Kaduna.

APC ta dakatar da shugabar mata ta jam'iyyar a jihar Kaduna Maryam Mai Rusau

A cikin hirarta da DCL Hausa, Maryam Sulaiman ta soki lamirin gwamnatin Sanata Uba Sani, bayan aka jiyo Gwamnan na cewa ya gaji tarin basuka daga hannun Malam Nasir El-Rufa’i. Basukan da suka jaza har ba su iya biyan albashi a halin da ake ciki.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button