Labarai
APC ta dakatar da shugabar mata ta jam’iyyar a jihar Kaduna Maryam Mai Rusau


An dakatar da Maryam Mai Rusau daga jam’iyyar APC bayan hirarta da DCL Hausa
Maryam Mai Rusau dai ita ce shugabar mata ta jam’iyyar APC a jihar Kaduna.


A cikin hirarta da DCL Hausa, Maryam Sulaiman ta soki lamirin gwamnatin Sanata Uba Sani, bayan aka jiyo Gwamnan na cewa ya gaji tarin basuka daga hannun Malam Nasir El-Rufa’i. Basukan da suka jaza har ba su iya biyan albashi a halin da ake ciki.
![[Bidiyo] Ni na haɗa auren G-Fresh da Alpha Charles – Jaruma Babiana](https://i0.wp.com/hausaloaded.com/wp-content/uploads/2024/12/Picsart_24-12-25_12-05-31-313-scaled.jpg?resize=220%2C150&ssl=1)


