Labarai

APC ta dakatar da shugabar mata ta jam’iyyar a jihar Kaduna Maryam Mai Rusau

An dakatar da Maryam Mai Rusau daga jam’iyyar APC bayan hirarta da DCL Hausa

Maryam Mai Rusau dai ita ce shugabar mata ta jam’iyyar APC a jihar Kaduna.

APC ta dakatar da shugabar mata ta jam'iyyar a jihar Kaduna Maryam Mai Rusau

A cikin hirarta da DCL Hausa, Maryam Sulaiman ta soki lamirin gwamnatin Sanata Uba Sani, bayan aka jiyo Gwamnan na cewa ya gaji tarin basuka daga hannun Malam Nasir El-Rufa’i. Basukan da suka jaza har ba su iya biyan albashi a halin da ake ciki.

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

ADVERTISMENT
Back to top button