Addini

Inna Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un : Allah Yayiwa Dr Sheikh Ahmed Lemu Rasuwa

Advertisment

Allah yayiwa Babban Malamin Addinin Musulunci wato Dr. Justice Sheikh Ahmed Lemu OFR, Rasuwa.
Malam ya rasu bayan yayi fama da jinya Zaa bayyana lokacin Jana’izar shi anan gaba da safiyar nan a Minna ta Jihar Niger.
Daya daga cikin yayansa ne Nuruddeen Lemu, ya fitar da Sanarwar a madadin Iyalan shi.
Allah yajikanshi da Rahama ya kyautata Makwanci Amin.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button