Labarai

Labari mai dadi : Labari da zai Farantawa duk wani Dan kwankwasiyya rai da mai son Abba

Mai bada umurni kuma mataimaki na musamman  na mai girma gwamna abba kabir yusuf a fagen Kannywood sunusi oscar 442 inda ya wallafa wani labari mai daɗi ga masoyan engr. Abba Kabir yusuf.

Sususi oscar dai ya kawo wanann labari da wani bayan Allah yake gayamasa cewa yayi wani babban mafarki wanda ya sanya dole ya bashi wannan labari domin tabbas irin yadda ake ciki a garin Kano al’amari ne na tashin hankali akan shari’ar zaben kano da ake daf da yankewa.

Labari mai dadi : Da zai Faranta duk wani Dan kwankwasiyya rai da mai son Abba
Labari mai dadi : Da zai Faranta duk wani Dan kwankwasiyya rai da mai son Abba

Ga abinda yake cewa.

Yanzu wani mutumina ya kirani awaya yabani wani labari mai faranta rai,

Ina daga wayar yace dani Oscar sunana wane, ance kazo bana nan jiya, nace dashi kwarai da gaske

Yace dani yana hanya yana dawowa daga Mecca ya sake fadamin Oscar naje RAUDAH kuma nayiwa mai girma GOMNA addu’ar samun nasara a kotun koli,
Bayan na kwanta bacci sai nai mafarki da SHUGABAN HALITTA ANNABI MUHAMMADU S.A.W yazo inda muke muna zaune muda yawa, agurin shima mai girma GOMNA na zaune awajen

SHUGABA yana zuwa ya taba bayan mai girma GOMNA, juyowar gomna keda wuya SHUGABAN HALITTA yace dashi ka kwantar da hankalinka ina tareda kai.

Wallahi daya ban wannan labari sai naji duk wani bakin ciki ya yayemini, Allah Alhamdulillah.”

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button