Labarai

Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi’a da Aisha

Dan majalisa bello El-Rufi’a wanda yake ɗa ga tsohon gwamnan jihar kaduna Nasiru El-Rufi’a shine yayi sabbabin hotuna da amaryasa aisha habibu.

Bello El-Rufi’a ya auri A’isha a matsayin mata ta biyu wanda idan baku manta yayi aure a shekarar 2015 da ya auri kamilah a cikin garin kaduna.

Aisha habibu anyi auren ne a garin abuja asirance wanda Aisha har kasuwa ce ta yar zaman gida bace.

Ga hotunan nan kasa.Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi'a da Aisha Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi'a da Aisha Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi'a da Aisha Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi'a da Aisha Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi'a da Aisha Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi'a da Aisha Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi'a da Aisha Hotuna: Ango da amaryasa suna soyewa Bello El-Rufi'a da Aisha

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button