Kannywood
Rahama Sadau ta karyata cewa tana cikin masu yiwa Tinubu Kamfen
Advertisment
Jarumar masana’atar Kannywood da nollywood ta karyata wani labari da ake yadawa na cewa wai tana daga cikin jaruman da zasuyiwa Tinubu kamfen kamar yadda jaridun Nigeria ke yadawa.

Inda jarumar ta fito ta karyata wannan zance.
” Wannan ƙasurgumin babba karya ce ban san anyi ba.
Ban san ta yadda sunana ya fito a wannan jerin sunaye ba.
Babu wata hanya da nake da alaka da wannan al’amari.”
https://www.instagram.com/p/CjL2uGCqWHD/?igshid=YmMyMTA2M2Y=





