Labarai

Yan Bindiga Sun Sace Mutane Sama Da 80 A Karamar Hukumar Jibia

Sun Maida Sama Da Mutane 2000 Yan Gudun Hijira

Advertisment

Ƴan Bindiga Su Sama Da 200 A Saman Babura, Sun Kai Wani Mummunan Hari A Kauyen Faru Dake Cikin Karamar Hukumar Jibia A Jihar Katsina. Shafin Katsina post na rahoto

Kamar Yadda Majiyar Mu Ta Tabbatar Yan Bindigar Sun Yi Awon Gaba Da Mata Da Kananan Yara Sama Da Tamanin,Tare Da Kone

Gidaje Da Kuma Maida Sama Da Mutum Dubu Biyu Ƴan Gudun Hijira.
Majiyar Jaridar Focus News Hausa Ta Shaida Mata Cewa, Yan Bindigar Dauke Da Bindigogi, Suka Yi Wa Garin Kawanya Suka Yi Ta Harbin Mai Kan Uwa Da Wabi, Suka Cigaba Da Farfasa Shaguna Tare Da Kone Gidajen Kauyen.

A Halin Yanzu Kimanin Sama Da Dubu Biyu Ke Zaman Gudun Hijira A Garin Magamar Jibia Da Kuma Karamar Hukumar Jibia.

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button