Hausa Musics

MUSIC : Dan musa – Kantun Ghana ft Ado Gwanja

Advertisment

Prince dan musa Gombe ya fitar da sabuwa wakarsa wanda sunkayi tare da limamin mata Ado Gwanja.

Wakar Kantun Ghana waka ce wanda tayi trending a kafaffen sada zumunta wanda to yau an fitar da wakar.

Dan musa yayi shahara wajen wakokin soyayya da na siyasa duba da irin yadda suke taka rawa a cikin matasan mawaka.

DOWNLOAD MP3

Advertisment
Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button