Labarai

Ya Allah karka kasheni banga mulkin Kwankwaso ba a duniya – Aimana Alhassan

Advertisment

Soyayya gamun jini ita wannan yarinyar ita burinta a duniya bai wuce taga mulki Dr. Rabiu Musa Kwankwaso taga ya samu shugaban kasar Nijeriya wanda ta wallafa hakan a wani waje inda ankayi maganarsa kamar yadda zaku gani abinda tace.

Allah na roƙeka ka yawaita min rayuwa mai albarka, Allah ka mallakawa Dr. Rabiu Musa Kwankwaso mulkin ƙasar mu ta Nigeria alfarman Annabi S.A.W da Al’qur’ani…”

Na Annabi kuce amin.Ya Allah karka kasheni banga mulkin Kwankwaso ba a duniya - Aimana Alhassan

Burin Aimana Alhassan masoyiyyar Sanata Rabi’u Kwankwaso.

Wane fata zaku yi mata ?

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button