Labarai
Wani Jami’in Dan Sanda Kirista ya Karbi Musulunci A Kano
Advertisment


A yau Alhamis wani jami’in tsaro daga ofishin ‘yan sanda na Jakara dake birnin Kano yazo da kansa ya bukaci shiga addinin muslinci ba tare da tirsasawa ba ya karbi kalmar shahada, kuma ya bukaci suna irin na Sahabin Manzon Allah (SAW) wato Sayyadina Abubakar.
Daga Harisu Abdulkadir Anini.







