Nafisat Abdullahi tayi martanin kan Auren Jaruman kannywood
Daga ranar juma’a zuwa jiya assabar ne anka samu labarin auren jaruma matan kannywood wanda ya baiwa mutane mamaki sosai.

A rana juma’ah ne anka daura auren Jaruma Aisha Aliyu Tsamiya wanda anka daura auren da alhaji buba wanda manyan manyan jaruman kannywood sunka taya ta murna.
A ranar assabar ne kum ankaji daurin auren jaruma Hafsat Idris wanda ita kuma ta auri wani matashi mai suna Mukhtar Alhassan wanda shima manya manyan jaruman kannywood sunka taya ta murna.
To shine nafisa abdullahi tayi magana akan irin wannan auren da sukeyi a masana’antar kannywood inda take cewa.
“Abu ne mai kyau kaga mutane suna ta yin auren a wannan masana’antar…..sai wa yanzu?
It’s so nice to see people getting married in the industry ????….. so who’s next?
— Nafisat Abdullahi (@NafisatOfficial) February 27, 2022






wallahi darajar ya mace gidan miji,duk dukiyarta komin matsayinta,kuma wallahi hululun duniya duk karyace.
Ke kixo muyi aure daman na dade ina sonki
Sauran muna musu addu’an alkaire Allah ubamgiji yabasu mazaje nagari
Allah Allah ya Basu zaman lafiya sukuma sauran Allah ya Basu mazaje nagari