Kannywood

Me Ya Yi Zafi? Jaruma Ummi Zee-Zee Na Shirin Kashe Kanta

Advertisment

“Na Gaji Da Rayuwar Nan, Zan Kashe Kaina, Kuma Kada Wani Ya Tambaye Ni Dalili, Kawai Ku Yi Min Addu’a”, Cewar Tsohuwar Jarumar Finafinan Hausa, Ummi Zee-zee
Kamar yadda ta wallafa a shafinta na sada zumunta Instagram wanda dinbin mutane tare da abokanan sana’arta suke yimata addu’a da alhinin irin wannan kuncin rayuwa da take ciki.
Ga yadda ta wallafa abun nan a cikin harshen turanci.

 

View this post on Instagram

 

A post shared by ummi ibrahim zeezee (@ummizeezee)

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button