Addini
Bidiyo : Malam Ya Zubar Da Hawaye Akan Irin Kashe_Kashen Da Akeyi A Arewa Martani Mai Zafi
Advertisment
Malam ya cire tsoro yayi magana akan manya manyan malamai akan irin shiru da sunkayi da ake kashe al’ummar arewa kamar kiyashi.
Wanda kuma wannan rainin wayo ne wanda duk wanda a da hannu cikin wannan kisa gila Allah ga bayin Allah, Allah ka sanya su cikin rashin jindadi tun daga nan duniya.
Kuma yana da kyau a cire banbancin siyasa wanda duk shine ke sanya mu cikin wannan bala’i.
Ga bidiyon nan kasa ku kalla.
https://youtu.be/Jy7ufY1oi0k

