Kannywood

Hotuna:Yanda aka lalata Ofishin Mansurah Isah da wawushe abinda ke ciki a Kano

Advertisment

Tsohuwar tauraruwar fina-finan Hausa,Mansurah Isah ta bayyana cewa, a yau ta samu zuwa ofishinta dake Airport Road a Kano amma ta tarar a lalatashi sannan an wawushe duk abinda ke cikinsa.
 
Tace babu dadi saboda komai an kwashe.
Ta bayyana hakane ta shafinta na Instagram inda ta yi rokon taimakon Allah akan Lamarin. Muna fatan Allah ya mayar da Alheri.
 
 

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button