Kannywood

Innah lillahi wa’innah Alaihi Raju’un : Allah yayiwa Mahaifin Jaruma Maimuna Wata Yarinya Rasuwa

Advertisment

ALLAH ya yi wa mahaifin fitacciyar jaruma Maimuna Mohammed (Watayarinya) rasuwa a ranar juma’a

Jarumar ta tabbatar wa da mujallar Fim cewa mahaifin nata, Alhaji Muhammad Hameed, ya rasu ne a yau a Kano bayan sallar Azahar.

Shekarun sa 60 a duniya.

An yi masa jana’iza a unguwar su Maimuna ɗin, wato Tishama.

Maimuna ta ce Alhaji ya yi fama da rashin lafiya, inda ta yi jinyar sa na wani lokaci.

Allah ya jiƙan sa, amin.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment






Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button