Uncategorized

Bidiyo:Adam A Zango Ya Fara samun Sakon Albarka Daga Manya Manya Malamai Akan Abinda Yayi Na Daukar Nauyin Karatun Marayu

Advertisment

Masha Allah wannan abu gaskiya yayi kokari matuka irin yadda wannan jarumi yayi akan daukar nauyin matakin karatun yara marayu da yayi.
Kuma a makarantar da ya dace, wanda tayi suna sosai wajen kulawa da yara akan karatu boko da addini.
Ga bidiyon nan kasa.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Advertisment








Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisment
Back to top button