Labarai
Bani Da Burin Da Ya Wuce A Kaini Abuja Fomin In Kashe ‘Yan Shi’a
Advertisment
Ra’ayin )Rilwanu Bala
Rilwanu Bala Matashin Dan Sanda Dan Asalin Jihar Sokoto Wanda Yayi Kaurin Suna Wajen Sukar Mabiya Akidar Shi’a, A Dandalin Sada Zumunta Na Zamani
Ya Bayyana Hakan Ne Ta Shafinsa Na Dandalin Sada Zumunta, Inda Yace Bani Da Burin Daya Wuce Inga An Chanja Min Wajen Aiki Zuwa Abuja Domin In Kashe Yan Shi’a Maza Da Mata Manya Da Yara
Domin Basu Da Wani Amfani Wanda Ya Wuce A Kashe Su, Bana Tausayawa Yan Shi’a Komai Zai Samesu Inji Rilwanu Bala
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com
Banida buri aduniya dayawuce Allah ya rufan asiri duniya da lafira.